Skip to content

Daga haka ta hau tunani akan yadda zata raba kanta da wannan talaucin da suke ciki, bata da burin da ya huce ta yi irin rayuwar gidan su sholy, nan take ma ta fara hango kanta a duniyar Masu kuɗi da irin yadda zataci karenta babu babbaka don haka ko ana ha maza ana ha mata sai ta auri mai kuɗi ko ɗan mai kuɗin, haka dai tai bacci ranta da ruhinta cike da tarin burika masu yawa da wahalar cikawa.

Kamar a mafarki taji ana dukan cinyarta ana faɗin “ ke Namsiyya ki tashi lokacin sallar asuba yayi ”.

Raɗau taji. . .

This is a free series. You just need to login to read.

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.