Skip to content

Safiyar Monday 8am Bashir ya tashi daga bacci, abun da ya ba ni mamaki sosai musamman lokacin da na zo na same shirye tsab cikin manyan kaya.

Cike da mamaki na kalle shi, kamar zan yi magana sai kuma na fasa na ce "Dama zan kai Assidiq rigakafi ne?"

Hankalinshi a kan laptop din gabanshi ya ce "Break dina fa?"

"a kawo ma nan ne ko, a bar shi a dinning din?"

"Bar shi a can"

"Ok" na fada hade da juya da zummar fita

"Khadija!" ya kira sunana

Wannan ya sa na juyo duk da ban amsa ba

"Zan. . .

This is a paid series. Subscribe, or if you already did, login to read.

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.