Safiyar Monday 8am Bashir ya tashi daga bacci, abun da ya ba ni mamaki sosai musamman lokacin da na zo na same shirye tsab cikin manyan kaya.
Cike da mamaki na kalle shi, kamar zan yi magana sai kuma na fasa na ce "Dama zan kai Assidiq rigakafi ne?"
Hankalinshi a kan laptop din gabanshi ya ce "Break dina fa?"
"a kawo ma nan ne ko, a bar shi a dinning din?"
"Bar shi a can"
"Ok" na fada hade da juya da zummar fita
"Khadija!" ya kira sunana
Wannan ya sa na juyo duk da ban amsa ba
"Zan. . .