Skip to content

Zuwan Inna ya daidaita tsakanina da Bashir, yanzu kam normal kamar baya, da Sarai ne dai jiya I yau.

Yau kam da suna muka tashi a cikin layinmu, shi ya sa misalin karfe biyar na fito cikin saukakkar kwalliya, bayana goye da Haidar hannuna kuma rike da Assidiq, kai tsaye gidan Maman Aiman na shiga, kasancewar lokacin da na shiga ta shirya, shi ya sa babu bata lokaci, muka nufi gidan sunan.

Bayan mun yi wa maijego Ihsani, muka fito waje inda matan unguwa ke zaune, nan na rika jin labari kala da iri. Musamman makircin kishiya, kai na yarda. . .

This is a paid series. Subscribe, or if you already did, login to read.

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.