Skip to content

Na gaji da tsayuwa a tsakar gidan na cewa Affan mu shiga gidan Maman Aiman, saboda dama sai kirana take yi.

Ina shiga kam na same ta a tsakar cike da rashin jin dadi ta ce "Haba Maman Maama, me ya ja miki, me ya sa kika biye ma?"

Kan entrance din ta na karasa hade da zama na ce "To zan zauna ta kashe ni ko ta kashe min yaro ne Maman Aiman?"

Kafin ta ce wani abu na kuma dorawa da "Affan fa ta kama da bugu, yaron da ba shi da lafiya, daga asibiti muke ma aka. . .

This is a paid series. Subscribe, or if you already did, login to read.

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.