Skip to content

Bashir kam Zahra ta daure mishi kwankwaso ya fada harkar siyasa, har yana neman chairman din Batsari. Ni dai nawa ido, ban san komai a harkar siyasa ba, suke hidimarsu, ita ta san manya a Abuja kuma ta iya shiga da fita, ni kuwa babu abin da na sani a nan bangaren, na fi gane kasuwancina. Saboda ni ma har an bude min shago na zuba yara, kuma Ina samu sosai Alhamdulillah.

Yau Zahrah na gida Katsina, don haka duk yaran suna bangarenta, ni kuma ina zaune a falo ina duba hoton wasu shaddoji da aka turo min. Suka shigo. . .

This is a paid series. Subscribe, or if you already did, login to read.

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.