A satin kuma sai ga ƴan mazan Rahma su ma sun zo, Adnan, Yusuf, Faruk da kuma Farhan. Wanda shi ne sa'ar Affan
Gidan sai ya kara cika, ko ina duk maza, Maama da Ramla ne kawai yan mata, lokacin da Zahra ta zo weekend ta iske gidan a cike, cewa ta yi "Lallai Auntynmu kin sha aiki, kuma kina shan aiki. Sau nawa kike dafa abinci, gaskiya ba zan iya ba, guduwa zan kuma yi" kwananta biyu kam ta gudu, kin zama ta yi, Sam Zahra ba ta son shiga kitchen.
Sai da aka kammala komai na. . .