Skip to content

Umma ta ɗan murmusa kadan, murmushi dana kasa gane dalilishi

Kafin ta ce "Ki yi duk yadda za ki iya ki zama kamar ita, sannan ki yi hakuri, ba da gaggawa ake taka matsayi mai girma ba, kafin ta zama haka sai da ta kwashe tsawon shekaru, kin ga kuwa ke da kike da kika zo jiya, ba ki isa ki zama kamar ita ba. Ki bi komai a hankali "

" Kin ga Umma hatta danginshi sai abin da ta ce, wurin bikin nan duk shawara da ita ake yi"

Ta kalle ni da alamun damuwa kafin ta ce "Duk wannan. . .

This is a paid series. Subscribe, or if you already did, login to read.

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.