Skip to content

Bashir shi ne uba na biyu a wurinsu Salman, Sai yanzu suka san irin rawar da uba ke takawa, suka san ya uba yake, da ni ce ubansu ni ce uwar, kuma ni ce danginsu. Amma zuwa yanzu komai ya canja, akwai inda Salman ko Baffa zai kai kukanshi a share mishi hawaye ba tare da ni na sani ba. Wannan kadai Idan na tuna sai in ji wani dadi ya kama ni da farin ciki. Yau ga shi kamar mafarki wai Salman ya yi aure. Ko yanzu na mutu Khadija Alhamdulillah, na san yarana dai a hannunki ke da. . .

This is a paid series. Subscribe, or if you already did, login to read.

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.