Skip to content

Ina shiga Ramla na fara dauka da ke koyon tafiya a falon.

"Kin dawo? Na kira layinki ba a daga ba,." Cewar Maman Khalil  a lokacin da take fitowa daga kitchen

"A gida na manta ta." na ba ta amsa ina kokarin zama

"Aiko kin tashi hankalin Abbansu Khalil, har asibitin ya je, aka ce kuma kin taho"

Shiru na yi komai ban ce ba, saboda ni haushinshi nake ji. Asibitin ma bai iya kai ni sai matarshi. Idan da ace daya daga cikin yaranshi ne ba lafiya, shi zai kai su.

"To ya jikin?" ta katse min tunanina. . .

This is a paid series. Subscribe, or if you already did, login to read.

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.