Skip to content

ABLA!!! Wacce aka kira da Ablance ta kallesu cikin muryarta da bata fitowa sosai ta soma magana “ Saunawa zan fada muku duk wahalar da zamusha kada mu taba yadda muzubar da mutuncin mu, ya kamata mu yarda da kaddara, kome zasuyi mana mudunga kai wa Allah kukan mu su basu ita su cutar da mu ba , kar na kumajin wata magana irin hakan.” Wacce aka marace ta kara sakin kuka.

“Abla basu da kirki mugayene, idan bamuyi musu abunda sukeso ba zasu cutar da mu“ ya’ken da yafi kuka ciwo Abla ta saki.

“Karki damu Allah na tare damu. . .

This is a free series. You just need to login to read.

1 thought on “Ibtissam 2”

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.