Skip to content

Nura ya ce "Hajja wai hastari su baffa suka samu a hanyar shigowa Gombe yanzu suna asibiti amma Allah yayi wa baba-alhaji cikawa".

Innalillahi wa inna ilaihirraji'un! Shine abinda su Hajja duka suka furta dan sunsan baba-alhaji, Hajja hawaye ta fara tana maimaita sunan Allah a zuciyan ta da bakinta dan tasan wannan babban rashi ne, Alhaji kuwa har yanzu bai farfaɗo ba, nan Nura ya barsu shi kuma ya nufi asibitin da su baffansa suke yana qiran layin Mustapha baya shiga.

Ɓangare su Maimoon kuwa su Dr Mufaddal na fita Hindu taja hannun ta sai. . .

This is a free series. You just need to login to read.

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.