Skip to content

Da ƙyar babban ya tattaro da ƙarfinsa bayan ya haɗiyi wani yawu mai kauri a bakinsa yana ƙara kallon matar da ke zaune a gabansa.

"Ni da zaki ji shawarata da sai a sasanta zamanku. Amma rabuwa da irin malam Abdul mannan ba ƙaramin asara ba ne ga kowata matar aure."

Kallonsa ta yi ta ɗan kanne ƙananun idanuwana kafin ta sosa gashin girarta guda ɗaya.

"Shin na faɗa muku na samu matsala da shi ne? Ko da na zo nan ban faɗa muku cewar ya min laifi ba, asalima na sanar da ku cewar na gaji. . .

This is a free series. You just need to login to read.

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.