Skip to content

A hankali Adda Halima ta sauƙe ajiyar zuciya, bayan ta dawo daga dogon tunanin da ta lula. Tasan Hafsa ciki da bai, tana kuma tsorace da abin da zata iya aikata mata, a waje irin wannan da yake sabo a gareta.

Wata unguwa ce da bata da alƙibla, mutanen cikinta kuma amana ta yi ƙaranci a garesu, dawowar Hafsa cikin rayuwarta daidai yake da fallatsa kowanne sirri na ta. Tana da tabbacin zata haɗa kai da mutanen da ke nan su cutar da haƙurinta.

Wayarta ce ta yi ƙara, ganin sunan. . .

This is a free series. You just need to login to read.

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.