Skip to content

Ta daɗe a tsaye tana zubar da hawayenta, a ƙarshe dai taga kamar tana ɓatawa kanta lokaci ne, kuka akan halayyar Hafsa wadda take da tabbacin yanzu ne ta fara.Idan kuma tace zata ci gaba da yi to zata ƙarar da hawayenta ne a zama ɗaya.

Girgiza kanta ta yi ta koma ɗaki ganin zama ba zai mata ba yasa ta fito ta fara tattara tsakar gidan, sai da ta shareta tass sannan ta shiga kitchen ta musu jalof ɗin shinkafa da wake.

Har ta gama ta yi sallahr Azahar babu Hafsa babu dalilinta, tana kuma da tabbacin. . .

This is a free series. You just need to login to read.

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.