Skip to content

WANNAN LITTAFIN GABA ƊAYANSA SADAUKARWA NE GA MAI DAMBU

******

Tun bayan tafiyar Mu'awuya ta ke safa da marwa a gidan nata, tana kama saƙa da warwarar zare, neman mafita guda ɗaya take amma ta gaza samun abin da zata iya yi.Har zuwa lokacin da Mijinta Marwan ta shigo gidan.

Ya gama duk wasu abubuwan da ya saba yi, amma ganin yanayin da take ciki ta gaza samun kwanciyar hankali "Akwai matsala ne, Hajara?" Ya jefa tambayar a saitin ta.

Wadda hakan ya sa ta sauƙe ajiyar zuciya.

"Hankalina ne yana gida Marwan. Ina jin. . .

This is a free series. You just need to login to read.

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.