Skip to content

"Allah ya mana tsari da bala'i da kuma maɗaukin fatan masifar a rayuwar mu."

Hajara ta faɗa tana raɓawa ta gefen Hafsa.

Kamar ta watsa mata garwashin wuta a ƙahon zuciya haka Hafsa ta ji sauƙar maganar Hajara a kunenta.Hakan yasa ta fizgota ta dawo da ita baya "Ni kike kika kira bala'i Hajara? Ni Hafsa?"

Kai Hajara ta risina ƙasa tana kwantar da murya "Ban yi lalacewar da zan kira ki bala'i ba Anty Hafsatu. Kawai dai ina addu'ar neman tsari da shine."

Baki Hafsa ta ciza tana jin Hajara. . .

This is a free series. You just need to login to read.

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.