WANNAN LITTAFIN GABA ƊAYANSA SADAUKARWA NE GA RAMLAR ABDULRAHMAN MANGA (MAI DAMBU)
Ƙara kallon Hafsa Umma take da baki a buɗe, ganin yadda ta yi fess ta murmure abinta, ya yin da take kallon Haliman da ta fita a kamanninta ta yi zuru-zuru kamar da ta kwana biyu tana ciwo.
"Na ɗauka tun lokacin da nace kada ki bawa Hafsa wajen zama a gidanki, kika koreta Halima." Mayar da kallonta ta yi ga Hafsa da zuwa lokacin ta cika ta yi taf.
"Ki tashi ki tattaro kayanki ki kama gabanki." Umma ta faɗa da sauti mai amo. . .
Akwai irinsu Hafsah kam dayawa
Allah ya mana tsari da su
Please acigaba da typing badan halinmu ba