Skip to content

WANNAN LITTAFIN GABA ƊAYANSA SADAUKARWA NE GA RAMLAR ABDULRAHMAN MANGA (MAI DAMBU)

Ƙara kallon Hafsa Umma take da baki a buɗe, ganin yadda ta yi fess ta murmure abinta, ya yin da take kallon Haliman da ta fita a kamanninta ta yi zuru-zuru kamar da ta kwana biyu tana ciwo.

"Na ɗauka tun lokacin da nace kada ki bawa Hafsa wajen zama a gidanki, kika koreta Halima." Mayar da kallonta ta yi ga Hafsa da zuwa lokacin ta cika ta yi taf.

"Ki tashi ki tattaro kayanki ki kama gabanki." Umma ta faɗa da sauti mai amo. . .

This is a free series. You just need to login to read.

1 thought on “Jini Ya Tsaga 28”

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.