Skip to content

Ajiyar zuciya Hafsa ta sauƙe a lokacin da suka harba motarsu kan titi, tana jin gina da bayan kujerar motar. Tana kuma kintata adadin rashin kara na danginta, wadda a bayyane yake suna murna ne da tafiyarta.

Domin tana iya ganin shimfiɗaɗɗen murmushi a kan fuskar matan gidansu, kamar yadda take hango Asma'u amarya da take taka rawa tana juyawa.

Ita kanta Hafsa ta sani ta fitini rayuwar Amaryar Mahaifin nasu, wadda a zaman mako ɗayan da ta yi sai da ta hanata watayawa, da kuma kafa mata karan zuƙa akan yin girki da nama. . .

This is a free series. You just need to login to read.

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.