Skip to content

Tun bayan da suka yi sallar asubah Daddy ya juya yace mata ta sameshi a dakinshi.Don haka daga nan falo kai tsaye can ta wuce, Hajiya Hadiza tana binta a baya.

Ta sameshi zaune akan kujera, don haka ta zube a kasan carpet, kanta a kasa, zuciya na bugu da duka a kirjinta kamar zata fito waje. A lokacin ne wani irin taraddadi ya ziyarceta, taji wani tsoro yana shigarta da ratsa mata sassan jiki. Tunda take, bata taba barin gida ta fi wata daya ba, amma gashi a yau, a yanzu, zata bar gidan na lokacin da bata. . .

This is a paid series. Subscribe, or if you already did, login to read.

5 thoughts on “Kauthar 8”

  1. Oh boy! This page was sweet sosai gsky. To Kauthar an shiga sahun ma’aurata, Allah dai Ya bada zaman lafiya

    1. Ki bari kawai sis, nasan wannan shi zai zama bakandamiyar duk labaran jiddu gaskiya idan ka dauke ni da abokin babana that is

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.