Skip to content

Ya tako zuwa cikin gidansu yana gayawa kansa sai yayi da gaske, ya kuma tsaya tsayin daka don ganin gidansu bai mutu ba, a rashin Baba Bello.

Dole ya dinga zuwa akai kai, fiyeda baya don tabbatar da lafiyar gidansu, lafiyar kannensa data mahaifiyarsu, da bukatunsu na yau da kullum.

Yayi sallama a falon Mama Fatu, Maman ta amsa daga zaune akan sallayarta, bata dade da idar da sallahr azahar ba ya shigo, ta ce.

“maraba lale da Baffan Mama, kuma Baffa daga zuwa sai fada? Kai da waye halan? Waya taba min Baffana magajin gida haka?”

Zama Zayyan yayi. . .

This is a free series. You just need to login to read.

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.