Skip to content

Kasancewar ya san Baba Murtala a matsayin mutum mai amana da rikonta, mai son cigaban Baba Bello da zuriyarsa da zuciya daya ko ba’a fada ba, duk shawarar daya bashi zata zama mai amfani ce a gare shi fiye da tasu Zubaina.

Safiyyah ta kwana yi masa shirin tafiya Lagos, a washegari sukayi sallama ya tafi kamar bazasu rabu ba, soyayyar Safiyyah da Zayyan kullum kamar a ranar suka fara ta, basa taba gundura da juna da nuna ma juna so da kulawa, sai ka zauna kusa dasu zaka gane tamkar ‘tube’ da ‘tyre’ suke rayuwa.

Koda Zayyan ya. . .

This is a free series. You just need to login to read.

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.