Mahaifinsa Arch. Prof. Bello Rafindadi, dan asalin shiyyar Rafindadi ne ta jihar Katsina, shine (Chancellor) na farko na Jami’ar Umaru Musa ‘Yar Adua, sanda aka budeta.
Mahaifinsa Prof. Bello Shi ya zaba masa tafiya Jami’ar Ahmadu Bello, yana kammala karatun sakandirensa a Barewa College, babu bata lokaci ya samu admission, don shima Baba Prof. can yayi nasa digirin na farko, sauran kuma a UDUS, Baba Bello yana da burin dan shi Zayyan ya karanci abinda shima ya karanta ya samu daukaka, arziki, shuhura da cigaba mai yawa akan profession din, watau “Architecture”.
Burinsa tun a lokacin shine Zayyan. . .