Skip to content

Shawarar Bilkisun hajiyar ta bi domin a gabanta mahaifinta ya rasu don haka zata iya gane duk wanda ya rasu, sai tai saurin kamo hannun Ameerah tana danna jijiyoyin ta takai ɗayan hannun a saitin hsncinta amma babu sauyi sai ta kwantar da kunnuwanta a dai dai saitin bugun zuciyar Ameerah, amma babu wani sauyi sakamakon ɗaya ne Ameerah ta bar duniya ta amsa kiran mahalicci, da wani irin ruɗani da firgici shinfiɗe a fuskar hajiya farida take kallon Bilkisu kafin ta hau faɗin “taya kikai haka ta mutu bata lumfashi ”.

Wani irin kuka ta fashe da. . .

This is a free series. You just need to login to read.

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.