Skip to content

JAN HANKALI

Wannan littafi ƙirƙirarre ne, ban rubuta shi don cin zarafin wani gari ba. Asali ma littafin na 'yan kowane gari ne, idan kina Kano ne, to ki ɗauke shi a matsayin KISHIYAR KANO, na sa jihata ne don ni 'yar Katsina ce, ke ma ki kalli labarin da sunan jiharki, ta haka ne za ki fahimce shi.

Durƙushe take a gaban mijinta mai suna Khamis, wanda ke zaune a gefen gado yana ƙare mata kallo. Idanunta cike da ƙwalla ta dube shi tare da yin magana cikin raunin murya ta ce, "Ni fa ban ce zan. . .

This is a paid series. Subscribe, or if you already did, login to read.

2 thoughts on “Kishiyar Katsina 1”

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.