Skip to content

Kamar daga sama Aisha ta ji muryar Khamis ya ce,

"Wane cikin ne ki ke cewa sai dai wani ba shi ba?"

Cikin muguwar kiɗima ta dube shi lokacin yana tsaye a bakin ƙofa ya harɗe hannayensa a ƙirji, sai dai tsananin tashin hankalin da ta shiga ya hana ta lura da tashin hankalin da shi ma ya shiga, domin ba abin da jikinsa ke yi sai karkarwa.

"An yanka ta tashi."

Ta faɗa a ranta, lokaci ɗaya kuma idanunta da ke ɗauke da zallar rashin gaskiya na ci gaba da kallon sa.

Khamis da akan idonsa. . .

This is a paid series. Subscribe, or if you already did, login to read.

1 thought on “Kishiyar Katsina 13”

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.