Skip to content

Aisha kuwa kamar ta haɗiye zuciya.

"Bari mu fita."

Ta faɗa tana duban shi, ɗago kan ya yi ya ce.

"Ok, gida dai sai anjima idan zan koma ko?"

Kai ta ɗaga sannan ta ja yaranta suka fice daga ɗakin.

Yana shirin sake duƙar da kansa ya ga Maryam ta yi motsi. Cike da fargabar kada ta tsorata da shi ya dube ta lokacin da ta buɗe idanu.

Yadda yake tsammanin za ta tsorata da shi ba haka ba. Sai dai kuma kamar ba ta gane shi ba ma, saboda irin kallon da take mishi.

Shigowa. . .

This is a paid series. Subscribe, or if you already did, login to read.

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.