Skip to content

Da sauri Jummai ta ɗago kanta tare da tsagaita kukan da ta ke don a zatonta wurinta Asabe ta nufo, sai ta ga saɓanin haka, domin kuwa wurin da suke girki ta hange ta; ta buɗe tukunyar miya za ta kaɗa.

Malam Amadu kuma yana zaune a kan kujera ya na alwallar sallar Magariba.

Bayan hannu ta sa tare da goge majinar dake ta fita daga hancinta ta na shiga bakinta saboda tsananin kuka, kamar an ce ta kalla, sai ta ga jini, idonta lumshe ta sake kai hannu ga bakinta da ya kumbura, sai ta ji. . .

This is a free series. You just need to login to read.

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.