Skip to content

BAYAN SATI BIYU

Bayan kamar sati biyu da zuwan Usman makarantar su Humaira, sai ya sake dawowa; amma a wannan karon ba wajen Humairar ya zo ba, ba da ita yake muradin haduwa ba. Saboda haka ma ko sanar da ita bai yi ba, gaba-gadi kawai ya niki gari ya tafi. So yake ya hadu da Binta ko Ruky; tun da ya gan su maitarsa da arwarsa suka doru akansu. Ya so tun a ranar ya samu lambar wayoyinsu, musamman Ruky dayake ganin da alama 'yar hannu ce ta san komai, ba za a sha wahala ba za ta. . .

This is a free series. You just need to login to read.

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.