Skip to content

To, fitar Anty Sakina ke nan ta isa titi ta tari Adaidaita Sahu, ta yo wa gidansu tsinke, zuciyarta a tunzure kamar ta fashe. Tun a cikin Adaidaitar take jin wani sabon kukan na neman balle mata, amma ta daure. Suna tafe kafin a iso da ita gida ta fara binciken wayar Humairar, domin abin da ya daure mata kai shi ne, yadda alaka ta kullu tsakanin Usman da Humaira har ya samu lambar wayarta. Kuma har suka yi sabon da mu'amala irin wannan take wanzuwa a tsakaninsu?

Lambobin wayar ta rika bi tana bincika daya bayan daya, har. . .

This is a free series. You just need to login to read.

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.