Skip to content

"Na lallace ban ci jarrabawa ba, shi ke nan wuyar ginin da na ci a banza!"

Ɗif ta yi shiru tana raba idanu komai ya soma zaga mata cikin kanta, wuyar ɗaukar ƙasa yana gewaye ƙwaƙwalwarta. A hankali ta lumshe idanu tana tuna ta rasa duk wani buri nata kenan? Dariyar Mama Sumaye ta jiyo tana faɗin,

"An ƙi sharar masallaci an yi ta kasuwa. An ƙi cin biri an ci dila. Yau dai ƙarshen boko ya zo a gidan nan sai a zo a zaɓi aure kamar kowace cikakkiyar ɗiya..."

"Baba don Allah kai wa Manzon. . .

This is a paid series. Subscribe, or if you already did, login to read.

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.