Skip to content

Lokaci-zuwa lokaci takan shirya ta ziyarci gidan su duk da ba wai wani nishaɗi zuwan yake ba ta ba. Sai dai ta fahimci sauyi sosai a mutanen gidan. Mahaifinta ya rage sakin mata, sannan Mama Sumayye ta sami rauni ta ɓangaren juya matan gidan. Haka kuma yaran gidan manya akwai tausayi tsakanin su da ƙananan saɓanin baya.

Su Sa'ade da take ɗan rarrabawa Omo kan su yanzu ta fahimci akwai nutsuwa a tare da su. Kuma da damar su sun koma islamiyya. Sai dai halin Mama Sumaye ne sai ubangijinta domin babu abin da ta rage. . .

This is a paid series. Subscribe, or if you already did, login to read.

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.