Skip to content

Aazeen tunda ake wannan abu ba ta dora ido a kan Nurat ba, kwana uku kenan ba ta zama a gida saboda binciken inda za ta samu Ahmad Deedat. Kudi ta ke ta faman kashewa har da masu bincike a yanar gizo, wasu ma karya suke yi mata da cewar sun sanshi don kawai su karbi kudi. Duk kudin kuma da ta ke kashewa ko a jikinta, kullum gani ta ke yi wataran za ta fanshe, ba ta fidda tsammanin cewar shi din zai zamo nata ba.

Yau karfe hudu ta dawo gida, kai tsaye ta fada bathroom ta yi. . .

This is a free series. You just need to login to read.

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.