Skip to content

“Wayyo Allah na mutu”. Ta fada cikin maimaita innalillahi da allahumma ajirni, duk ta gama gigicewa.

Gaba daya ya ji tausayinta, cikin dasasshiyar murya da wani irin haushinsa da ke kwance a ranta.

“Ka gani ko? Ammi ba ta taba fushi da ni haka ba, yau ga shi a saboda kai na yi mata karya, na yi mata karyar za ni asibiti duba kawata, yanzu ga shi Zahra tana gidanmu, ya ya zan yi?”

Zai yi magana ta balle murfin motar za ta fita.

“Ki bari in kai ki”.

Ba ta da alamar tsayawa. Hannu zai kai ya dakatar da. . .

This is a free series. You just need to login to read.

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.