*****
“Iyayen Nabila sun taka rawar gani cikin rayuwarmu, rike ‘yarsu da kyau shi ne halaccin da za ka yi musu, kuma wannan auren da ka ga na yi tsayin daka a kan fanin ka yi, za ka gane manufata a nan gaba. Allah ya yi maka albarka, Ubangiji ya yi ma rayuwarku albarka. Yau na yayeka yau ne ka zama cikakken mutum, ba ni da burin da ya wuce na ga wannan rana”.
Haka ta ci gaba da yi masa nasiha masu ratsa jiki, ta dora da fadin.
“Ka je na ga dare ya yi, amma ban ga komai a. . .