Skip to content

*****

Karfe tara ta iso gida a gajiye, Haj Rahma ta dago kai tana dubanta cike da takaici, ga wani kaskas da ta ke yi da cingam. Ta jinjina kai tare da maida idanunta kan talabijin da suke kallo.

Nurat ce zaune, daga gefenta tana tilawa a zuciyarta, sai Alhaji Usman shi karanta jarida yake.

“Wash!” Ta ce lokacin da ta zube a kan kujera, ta dauki remote.

“Yaya Aazeen Ammi ce fa ke kallon tafsir, da kin koma daki inyaso sai ki kalli tashar da ki ke so”.

“A nan na ga damar yin kallon”. Ta fada tana ci gaba. . .

This is a free series. You just need to login to read.

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.