Skip to content

Motsin tahowar Aazeen suka ji ya mike ya koma kan kujera.

‘Ka tabbatar da taurin kanta ko?”

“A’a yanzu ki sa a kawo mata abinci za ta ci”.

Ta dubi Nurat, “Wai haka?”

Ta jinjina kai.

“Lallai ka ciri tuta”.

Ladidi ta kwala wa kira. A sukwane ta shigo ta durkusa.

“Ke me za mu samu a gidan?”

“Rangida kin sani yau ba a yi girki ba, amma za a samu cake ne kawai”.

“Oky za ki iya kawo mana, maza yi sauri”.

Ladidi ta tashi ta fita. Ba a fi mintina biyar ba ta shigo rike da filet. . .

This is a free series. You just need to login to read.

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.