Skip to content

Bai bar masallacin ba sai da gari ya gama wshewa, ya nufi sashin Ummita, tunda ya gaishe ta ya tsuke baki, takaicin duniyar nan ya ishe shi, me ya sa ya aikata haka? Me ke damunsa? Me ya sa ta shammace shi?

Lokaci-lokaci yakan yi tsaki, duk Ummi na lure da shi, sai ta ke jin ba dadi, da na sani ta fara yi, da alama dan nata ba ya jin dadin zama da Nabila. Ita kanta sai yanzu ta lura da wasu halayyarta, rshin tarbiyya, kazanta ba kamun kai, ga yawan sakin zance. Dadin dadawa ba ta da. . .

This is a free series. You just need to login to read.

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.