Nurat na zaune a takure a bisa gadonta a dakinta. Wayar da ke gabanta ta fara ruri, ta zabura ta duba sunan zaruk ne ta ja da baya daga kusa da wayar kai kace hannu zai zuro daga cikin wayar ya kama ta. Har wayar ta katse bata amsa ba
" Aazeem ta fado dakin tana faman haki my sweet sister kinsan Mai ke faruwa?
kuwa ,Nurat kawai ta bita da ido hadi da Dan kada kai,
"burina zai cika anyi garkuwa da babar Didat nasami damar da zansan wayeshi wani farin ciki ya lullube Nurat. . .