Skip to content

Karensa ya hango hakanne ya tabbatar masa da ba mafarki yakeyi ba, arude ya mike cikin tsananin faduwar gaba da wata matsanan ciyar kunya ya yi saurin matsawa ga mamakinsa bacci yaga tanayi ya sauke ajiyar zuciya bed room dinsa ya koma ya shiga Kai koma mamaki da tsoro sun kasa barinsa shin Mai yaso aikatawa,mai ke damunsa ,kadafa sonsa ya watsar mata da rayuwa yaja tsaki bazai taba barin hakan ta faruba ya dubi agogo karfe takwas da rabi na dare ras gabansa ya sake bugawa yasani kawo yanzu iyayenta suna can suna nemanta fitowa yayi yana neman. . .

This is a free series. You just need to login to read.

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.