Skip to content

"Atika ammi na bata so na, tafison farin cikin yayata fiye dani kullim kokarina in faranta mata amman ta zabi farin cikin yayata Mai yasa zatayi min haka tsananin son danakeyi ma adamu na fito na nuna mata tsantsar son da nakeyi masa amman bata tausaya min,inata fama da zuciyata akan na saka masa kin adamu,sai dai kullim abu na kara ci gaba,Ina Jin azuciyata bazan iya rayuwa batare da Shiba bazan iya ba."

Kuka ne ya kwace mata kuka takeyi sosai .

Atika ta sassauta murya.

"haba tawajene kin fi kowa sanin ubangiji Yana tare dake zai. . .

This is a free series. You just need to login to read.

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.