Skip to content

Deedat na zaune a office din likita suna tattauna yadda za,a bulluwa lamarin likita ne ke bada shawarar cewar dole sai an fita da ita kasar waje dan gyara mata fuskar sai da suka gama tsara yadda za a yi likitan ke sanar dashi tayi barin cikin dake jikinta.

Allah yasa hakane yafi alkhairi ya fada a zuciyarsa ansa ranar da za,a fita waje a inda aka shiga fafutukar biza.

daya bangaren Aazeem tayi free a inda aka dingayi wa Nurat san barka da ba ita wannan tsautsayin ya hau kantaba.

ana igobe za,a fita waje da. . .

This is a free series. You just need to login to read.

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.