Skip to content

“Oh God! Nabila bana son cutar da rayuwarki shi ya sa nake ta jan lokaci, ke mace ce wadda ba za ki iya rayuwa ba tare da mijinki na nuna miki soyayya ba, ni duk irin wannan abubuwan ban sansu ba. Ban taso a gaban iyayena na ga hakan ba, na taso cikin tsangwama da kyama, Ummina ba ta tare da Babana, ni ban iya ba ban san ya zan yi ba”.

Duk sai ya dinga ba ta tausayi, kalaminsa sun taba mata zuciya, abin da ya tsana dai shi ta yi, ta dora hannunta a kan nashi.

“Yaya Deedat. . .

This is a free series. You just need to login to read.

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.