Skip to content

Da murnarta ta danno kai hotel din har zuwa dakin da yake, yana tsaye ya juya baya da gudu ta rungumo shi ta baya, ta dade a haka ba tare da ya tanka mata ba. Ta sake shi ta zagayo gabansa, fuskar nan ta gani a daure.

“Why?”

Ya kamo hannunta suka zauna.

Ya dauki tsawon lokaci kafin ya yi magana, gaba daya ta gama kafe shi da ido, cikin son ji daga gare shi.

Ya furzar da wani huci.

“Ke ce ki ka lalata komai”.

Cike da mamaki ta dube shi.

“Ni kuma? Da na yi me?”

A kufule. . .

This is a free series. You just need to login to read.

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.