Skip to content

A hankali Zaid da ya dawo daga masallaici ya zauna ɗan nesa da ita. Kallonta kawai yake yana san sanin me ya kamata ya yi?. Ga ɗan uwansa a cikin wani hali na mutuwa ko rayuwa, ga kuma matarsa da ke cikin tashin hankalin rasa mijinta, shi kansa idan za'a rarrasheshi so yake, dan ba ya so Aliyu ya sake tafiya ya barshi, ji yake kamar ya saka igiya ya ɗauresu da juna, gudun kada wani abun ya kuma zuwa ya gifta a tskaninsu.

Sai de kuma a matsayinsa na namiji, kuma babba, dole ne ya haɗiye nasa. . .

This is a free series. You just need to login to read.

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.