Skip to content

"Ko da muka yi sallama ya tafi ni kuma na shiga gida a gaggauce na shige can ƙuryar ɗakina. Na lalubo lambar Malam da tun a waje na adanata na danna mishi kira.

"Assalamu alaikum wa rah-matullahi ta'ala wa barakatuh."

Malamin yayi sallama daga can ɓangarensa da wata irin murya mai bayyana girma da kwarjinin malunta.

Lokaci ɗaya na ƙara nutsuwa, na gaishe shi a ladabce. Bayan ya amsa gaisuwar a nutse na kora mishi bayanin duk halin da nake ciki.

Ya fahimceni ƙwarai, ya kuma tausaya min. Malamin yayi min ƴan nasihohi kan muhimmancin bin umarnin iyaye. . .

This is a paid series. Subscribe, or if you already did, login to read.

1 thought on “Lokaci 2”

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.