Skip to content

"Sannu! Sannu Imam!! Yi haƙuri, yi shiru ka ji ɗan Baba? Sannu! Rufe bakin, yi shiru kar tazo ta ƙara maka. Zan siya maka alawa ka ji ko?"

Ire-iren tausasan kalaman da Uban yake ta furtawa ɗan kenan hankalinsa a tashe, Fuskarsa cike da matsananciyar tausayin ɗan ƙaramin yaron.

Nan tsakar gidan ya zauna yana ta rarrashin yaron da kalamai na kwantar da hankali. Amma har lokacin Imam rusa ihu yake yi kamar ba ya jin yaren hausa da uban ke magana da shi.

Ko kallo basu ishi Mama Ladidi da take ta safa da marwa tsakanin kicin. . .

This is a paid series. Subscribe, or if you already did, login to read.

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.