Skip to content

Da murya mai baiyana tsananin jin daɗi da farin ciki Ogan ya amsa da,

"Da kyau Khamis! Dakyau Yaron kirki, na sani, in dai kana nan baza mu taɓa neman abu mu rasa a jihar kaduna ba."

"Wannan gaskiya ne Oga."

Ya amsa da salon kwarzanta kansa, fuskarsa na bayyana jin daɗin yadda Ogan ya yabe shi.

"Madallah! Yanzu zan aiko maka da adireshin gidan hutun da suke so su sauka, da kuma ƴan canjin da za'a sai musu duk abinda zai daɗaɗa musu da na shan man zirga-zirga. Sauran bayanin kuma idan. . .

This is a paid series. Subscribe, or if you already did, login to read.

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.