Skip to content

"Wayyo Allah naaa... Allah na gode maka."

Ta faɗa da dariya da wani irin murya mai bayyana ta kai ƙololuwar jin daɗin maganganunsa a zuciyarta. Sai ɗan jujjuya kai take yi dama da hagu irin daɗi ya mata yawa, idanunta a lumshe. Babu abinda take hange ƙarara a cikin idanunta sai ga ta cikin lokaci kaɗan ta zama big girl, har ma fiye da Samira. Ta mallaki ƙatoton gida na gani a faɗa, tana hawa manyan motoci tana taka duk ƙasar da take so a lokacin da take so.

Tuni duk wani danshin da-na. . .

This is a paid series. Subscribe, or if you already did, login to read.

1 thought on “Lokaci 27”

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.