Skip to content

Duk mazauna gurin sai suka mayar da hankulansu kan Khamis, ana jiran aji ta bakinsa, ko kuma ya ƙaryata Fiddausi kamar yadda ta ce.

Amma sai ya ƙara sunkuyar da kanshi ƙasa sosai, ya kasa cewa uffan!

"Hmmm! Kun gani ko? Ai bazai iya musawa ba. Saboda ya san ba shi da gaskiya."

Ta faɗi haka idanunta na kanshi, zuciyarta cike da takaicinsa, ji take kamar ta tashi ta shaƙe shi a gurin har sai ya daina numfashi.

"Khamis"

Alhaji Yusuf ya kira sunansa a hankali. Bai jira ya amsa kiran ba ya cigaba da cewa.

"Da gaske. . .

This is a paid series. Subscribe, or if you already did, login to read.

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.