Skip to content

Mannira ta ɗaga kanta da ƙyar da ta ji ya fara mata wani gin-girim kamar an ɗora mata dutse da niyar ta tambaye shi ya aka yi har yanzu basu fito ba? Sai taga gaba ɗaya Aminun ya rarrabe mata gida huɗu. Idanunta suka fara lumshewa a karan kansu, duk yadda taso tayi karfin halin buɗe su ta gagara. Sai kuma ta fara jin wani irin sauti yana mata amsa kuwwa a kunnenta zuwa ƙwaƙwalwarta, a jikinta take ji kamar an ɗauke ta an jefa a cikin ruwa. Bata san lokacin da ta langaɓar da. . .

This is a paid series. Subscribe, or if you already did, login to read.

2 thoughts on “Lokaci 50”

  1. Allah sarki Mannira oh oh, Samira kam yadda umman ki ta fada ne ki godewa Allah kawai. Kai kuma Khamis lokacin ka ne ya zo

    1. Khamis fa lokaci ya zo. Allah de ya bamu ikon shuka alkhairi don mu girbi alkhairi a rayuwarmu ta gaba. Sannu da ƙoƙarin comment Sis

Drop a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

You cannot copy content of this page.